Kasar falasdinu kasace dake yankin gabas ta tsakiya wacce Al'ummarta larabawa ne, kasa ce wacce ta kwashe shekaru a cikin rikici tsakaninta da israila, Kasar yahuda 'yan kama wuri zauna.
Kasar Falasdinu na da yawan Al'umma da yawansu yakai 5,483,450 Sanna a bangaren fadin kasa da yakai mu rabba'in kilomita 6,020Km².
tayi iyaka da Kasar Jordan ta bangaren gabas sannan ta yi iyaka da Kasar israila ta bangaren Kudu da yamma da arewa, Sai zirin Gaza wanda Ke tsakanin Israilan da Misra.
Yankin Kasar Falasdinu ya tsunduma cikin rikicin yaki ne tun daga shekaran 1967 lokacin da turawan yamma suka ba ragowar yahudawan da Hitler yayi ma Kisan gilla matsuguni a Kasar ta Falasdinu wacce yanzu Israilan ke mamayewa a kullum.
Article Translation in English Language.
Palestine is a country in the Middle East whose people are Arabs. It is a country that has been in conflict with Israel for years.
The country of Palestine has a population of 5,483,450 and a land area of 6,020 km². It borders with Jordan on the east side and it borders with Israel on the south, west and north, except the Gaza Strip which is between Israel and Egypt.
The Palestinian Territory has been involved in war since 1967 when the Westerners gave the remains of the Jews that Hitler massacred in the Palestinian Territory which is now occupied by Israel every day.
0 comments: